AN HAIKI KHALIFA ISYA RABIU A 1928 YARASU A 2018
Akallan yarasu yanada shekara 90 aduniya. YA RASU YABAR MATA 4 DA YAYA 42.
Akwanakin nan yasha fama da jinya kafin rasuwarsa,ya rasune akasar ENGLAND,LONDON a hospital.
Kafin rasuawarsa kowa yasan sunan mahaifinsa M RABIU DAN KINKI,domin shi mahafinsa an haifesa ne awani gari TINKI dake BICHI LGA.
Anma asalin danginsa sunyi gudun hijra daga BORNO sakanmakon kisan gillar da RABEH YAKE.
maifinnasa cikakken malamin addinine sosai yayi karatunsa awajen mahaifinsa YUNUSA
yayi BALA GURO DAGA TINKI XUWA INSHAWA,INGA KE A JINAR NIJAR.
Yayi karatu awajen malaminsa maisuna gwani kalla,yasamu shekaru 13 yadawo gida domin yin aure bayan aure yatafi INKELUWA DAKE GASHUA,YATAFI KATAGUM SANNAB YAKOMA KANO.
YAKOMA ZARIA wajen malaminsa maisuna MALAM NAIYA yasamu shekara 2 yana dalibta agunsa.
Kafin yarasu a 1959 yarubuta littafi 50.
SHIMA YATURA ISYAKA RABIU NEMAN KARATU,yatura garin NGURU neman ikimin addinin muslimci.
Yadawo gida kano a 1949 dominyin auren fari,daga bisani yafada harkar kasuwanci da izinin mahaifinsa,abubuwa sunfara bunkasa a1958 yagina gida nasa nakansa a JAKARA sannan yana gina manyan gidaje masu daukar hankalin baki da matafuya.
Yafada harakar siyasa ajamhoriyya ta daya a N,E,P,U xuwa N.P.C A jamhoriyya ta biyu yakoma N.P.C.
ALLAKAJIKANSA DAGAFARA AMEEN
anwallafa daga littattafai da bincike da aminu abdulmumin jibga (fabregas)
share and comment
Thank's for reading my article
HAMSHAKIN MAIKUDINNAN ISYAKA RABIU YARASU A KASAR WAJECreated at 2018-05-08 16:34:21
Tags:
LABARI DAGA KANO
0
Rate upStarShare: