Kano State
YAU LITININ 17/6/2019 GANDUJE ZAI TUBE RAWANIN SARKI SANUSI II
Majiya mai karfi daga gidan gwamnatin Kano ta tabbatarwa Hantsi24 cewa gobe-goben nan gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje zai sallami sarkin Kano Muhammadu Sanusi na biyu daga bakin aikin sa.
Gwamnan ya damu matuka da yadda aka rafka shewa a yayin wani bikin yaye dalibai da ya gudana a jami'ar Bayero dake Kano a lokacin da aka kira sunan mai martaba sarki a wajen taron.
Gwamnan dai na zargij cewa Sarkin ya hada baki da shugabannin jami'ar domin yi mass fancale.
16/6/2019
Thank's for reading my article
yau Litinin 17/6/2019 gwamnan kano Ganduje zaicire rawanin Sarki Sunusi IICreated at 2019-06-16 22:13:33
Tags:
kano
,
sarauta
,
SIYASA
0
Rate upStarShare: